Mataimakin shugaban Kasar Najeriya
Mai lamba ta biyu a kasar Nigeria / From Wikipedia, the free encyclopedia
Mataimakin shugaban ƙasar Najeriya shi ne na biyu a muƙamin shugaban ƙasar Najeriya a gwamnatin Najeriya . Mataimakin Shugaban Tarayyar Najeriya wanda aka zaɓa a hukumance, an zaɓi mataimakin shugaban ƙasa tare da shugaban ƙasar a zaɓen ƙasa. A halin yanzu dai ofishin na hannun Yemi Osinbajo.[1]
Quick Facts Bayanai, Ƙaramin ɓangare na ...
mataimakin shugaban ƙasar Najeriya | |
---|---|
position (en) | |
Bayanai | |
Ƙaramin ɓangare na | mataimakin shugaba |
Farawa | 16 ga Janairu, 1966 |
Wurin zama na hukuma | Abuja |
Officeholder (en) | Kashim Shettima |
Ƙasa | Najeriya |
Applies to jurisdiction (en) | Najeriya |
Kulle